LABARAN HAUSA

BIOGRAPHY

SIYASA

  • SiyasaSSA Atiku Isah Ya Samu Yabo Kan Rawar Da Ya Taka Wajen Tallafa Wa Matasa A Mulkin PDP

    SSA Atiku Isah Ya Samu Yabo Kan Rawar Da Ya Taka Wajen Tallafa Wa Matasa A Mulkin PDP

    Muna amfani da wannan dama wajen yaba da godiya ta musamman ga SSA Atiku Isah bisa kokarinsa, jajircewarsa da kuma tsantsar kishin aiki, inda ya bambanta kansa ta hanyar hidima ta gaskiya da shugabanci mai tasiri. Duk da kasancewarsa daya daga cikin dimbin masu rike da mukamai a karkashin gwamnatin jam’iyyar PDP ta Mai Girma Gwamna, Sanata Bala Mohammed, Atiku Isah ya nuna cewa jajircewa da hangen nesa na gaskiya na iya kawo gagarumin sauyi,…

    Read More »
  • SiyasaPDP Ta Musanta Jita-Jitar Cewa Gwamnan Bauchi Na Shirin Sauya Sheƙa

    PDP Ta Musanta Jita-Jitar Cewa Gwamnan Bauchi Na Shirin Sauya Sheƙa

    Jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a Jihar Bauchi ta yi watsi da rahotannin da ke cewa Gwamnan jihar, Sanata Bala Abdulkadir Mohammed, na shirin ficewa daga jam’iyyar zuwa African Democratic Congress (ADC), tana mai bayyana su a matsayin ƙarya. A cikin wata sanarwa da ta fitar a ranar Talata, reshen jam’iyyar PDP na jihar ya ce zargin ba shi da tushe, yana kuma ƙoƙarin yaudarar jama’a tare da haddasa tashin hankali na siyasa ba tare…

    Read More »
  • SiyasaIyalan Wani Malamin Musulunci Daga Zariya Na Neman Taimako Bayan Ya ɓace

    Iyalan Wani Malamin Musulunci Daga Zariya Na Neman Taimako Bayan Ya ɓace A Abuja

    Iyalan Sheikh Khalifa Sani Abdulkadir, wani sanannen malamin addinin Musulunci daga Zariya a Jihar Kaduna, sun bayyana damuwa kan ɓacewarsa bayan kwana 25 da ya tafi Abuja. Rahotanni sun ce malamin ya bar gida ne domin warware matsalar toshe asusun bankinsa da Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa ta EFCC ta yi, wanda ya shafi wani mu’amala ta kuɗi na naira miliyan biyu. Jaridar Labaran Yau ta rawaito cewa ɗan malamin ne ya raka…

    Read More »
Back to top button