LABARAN HAUSA

BIOGRAPHY

SIYASA

  • SiyasaTsohon Gwamnan Bauchi Ya Zargi Ministan Tinubu da Karbar $150 000

    Tsohon Gwamnan Bauchi Ya Zargi Ministan Tinubu da Karbar $150,000

    Wani sabon rikici ya kunno kai a cikin jam’iyyar All Progressives Congress (APC) a Jihar Bauchi, bayan zarge-zargen da tsohon gwamna Isa Yuguda ya yi kan Ministan Harkokin Waje na Najeriya, Yusuf Tuggar. Rikicin ya fito fili ne a ranar Laraba, bayan da wasu na kusa da tsohon gwamnan suka mayar da martani kan wata takarda da ake zargin an kai kansa ga hedikwatar jam’iyyar a Abuja. Masu goyon bayansa sun bayyana matakin a matsayin…

    Read More »
  • SiyasaRahoton Cewa Bala Mohammed Ya Sauya Sheka Zuwa APC Ba Gaskiya Bane

    Rahotannin Komawar Bala Mohammed APC ‘Ba Gaskiya Bane’ – Magoya Bayansa

    Wata kungiyar yada labarai mai suna Kaura Independent Communication ta karyata rahotannin da ke yawo a shafukan sada zumunta da ke cewa Gwamnan Jihar Bauchi, Bala Abdulkadir Mohammed, ya sauya sheka zuwa jam’iyyar All Progressives Congress (APC). A cikin wata sanarwa da kungiyar ta rabawa manema labarai, ta bayyana rahoton a matsayin labarin ƙarya da yaudara, tana mai cewa wani sako da ake zargin an wallafa a shafin Facebook na Arise TV ne aka dauka…

    Read More »
  • LabaraiGwamnan Bauchi ya yafewa fursunoni 73 ya kuma ba su tallafin Naira miliyan 7.3 don sabuwar rayuwa

    Gwamnan Bauchi ya yafewa fursunoni 73, ya kuma ba su tallafin Naira miliyan 7.3 don sabuwar rayuwa

    Daga Samuel Luka, Bauchi Gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed, ya yi afuwa ga fursunoni 73 daga cibiyoyin gyaran hali daban-daban a jihar, tare da ba kowane daga cikinsu tallafin Naira 100,000 domin taimaka musu su koma cikin al’umma. An gudanar da bikin bayar da afuwar ne a dakin taro na Banquet Hall da ke gidan gwamnatin jihar Bauchi, inda gwamnan ya ce an yi hakan ne a daidai lokacin watan Ramadan, wanda ya bayyana a…

    Read More »
Back to top button