LABARAN HAUSA

BIOGRAPHY

SIYASA

  • SiyasaƘungiyoyi sun ce Gwamnatin Tarayya na raunana dimokuraɗiyya da shugabanci a Bauchi

    Ƙungiyoyi Na Zargin Gwamnatin Tarayya Da Raunana Dimokuraɗiyya Da Shugabanci a Bauchi

    Wasu ƙungiyoyin farar hula da na wayar da kan jama’a a Jihar Bauchi sun zargi Gwamnatin Tarayya da ɗaukar matakai da ka iya raunana dimokuraɗiyya da nagartaccen shugabanci a jihar, biyo bayan kama da gurfanar da Kwamishinan Kuɗi da Ci Gaban Tattalin Arziki na jihar, Yakubu Adamu, da Hukumar EFCC ta yi. Ƙungiyoyin sun bayyana wannan zargi ne a ranar Litinin yayin wani taron manema labarai da suka gudanar a Bauchi, wanda Ƙungiyar Jakadun Yakubun…

    Read More »
Back to top button